2 Kings 5:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Na’aman ya je wurin maigidansa ya faɗa masa abin da yarinyan nan daga Isra’ila ta faɗa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَعَمَنْ يَتَڢِے وُرِنْ سَرْكِے يَڢَطَا مَسَ أَبِنْدَ يَارِنْيَرْ نَنْ دَغَ ڧَسَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ تَڢَطَا مَسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Na'aman kuwa ya tafi, ya faɗa wa ubangidansa, ya ce, “Ka ji abin da yarinyan nan ta ƙasar Isra'ila ta ce?”