2 Kings 5:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wasiƙar da ya kai wa sarkin Isra’ila ta ce, “Da wannan wasiƙa ina aika Na’aman gare ka don ka warkar da kuturtarsa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَكَيْ وَسَرْكِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ وَسِيڧَ وَدَّ تَكٜىٰثٜىٰوَ «دَ وَنَّنْ وَسِيڧَ نَكٜىٰ غَبَاتَرْ مَكَ دَ مَيْ حِدِمَتَ نَعَمَنْ؞ إِنَ سُواْ كَوَرْكَرْ دَشِ دَغَ ثُوتَرْ ڢَتَرْ جِكِنْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kai wa Sarkin Isra'ila tarkardar, wadda ta ce, “Sa'ad da wannan takarda ta sadu da kai, ka sani fa, ni ne na aiko barana, Na'aman, wurinka domin ka warkar da shi daga kuturtarsa.”