2 Kings 5:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Elisha mutumin Allah ya ji cewa sarkin Isra’ila ya yayyage tufafinsa, sai ya aika masa da wannan saƙo, “Don me za ka yayyage tufafinka? Ka sa mutumin yă zo wurina, zai kuwa san cewa akwai annabi a Isra’ila.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا دَ أَلْيَسَعَ مُتُمِنْ اللَّهْ يَجِ ثٜىٰوَ سَرْكِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ يَيَيَّاغٜىٰ رِيغُنَنْسَ، سَيْ يَعَيْكَ مَسَ دَ سَڧُواْ يَثٜىٰ «دُوانْمٜىٰ كَا يَيَّاغٜىٰ رِيغُنَنْكَ؟ تُرُواْ شِ وُرِينَ، ذَيْ كُوَ سَنِ ثٜىٰوَ أَݣَويْ أَنَّبِے عَ إِسْرَٰٓءِيلَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma sa'ad da Elisha, annabin Allah, ya ji cewa Sarkin Isra'ila ya keta tufafinsa, sai ya aika wa sarki ya ce, “Me ya sa ka keta tufafinka? Bari ya zo wurina, zai sani akwai annabi a Isra'ila.”