2 Kings 6:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai annabin ya ce, “Kada ka ji tsoro, waɗanda suke tare da mu sun fi waɗanda suke tare da su.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَلْيَسَعَ يَثٜىٰ مَسَ «كَدَ كَجِڟُواْرُواْ، غَمَا وَطَنْدَ سُكٜىٰ تَرٜىٰدَمُو، سُنْڢِے وَطَنْدَ سُكٜىٰ تَرٜىٰدَسُو؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Elisha kuwa ya ce masa, “Kada ka ji tsoro gama waɗanda suke tare da mu, sun fi waɗanda suke tare da su yawa.”