2 Kings 6:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ɗayansu ya ce, “Ba za ka zo tare da bayinka ba?” Sai Elisha ya ce “Zan zo.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ طَيَ دَغَ ثِكِنْ أَنَّبَاوَنَّنْ يَنَاثٜىٰ وَ أَلْيَسَعَ يَتَڢِے تَرٜىٰدَسُو، سَيْ يَيَرْدَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ɗaya daga cikinsu kuwa ya ce, “In ka yarda, ka tafi tare da mu.” Elisha kuwa ya yarda, ya ce, “To, mu tafi.”