2 Kings 6:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da sarki ya ji maganar macen sai ya yage rigunansa. Sa’ad da sarki yake wucewa a kan katangar birnin, sai mutane suka gan yana saye da rigar makoki a ciki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ سَرْكِے يَجِ حَكَ سَيْ يَيَيَّاغٜىٰ رِيغُنَنْسَ؞ تُنْدَيَكٜىٰ سَرْكِے يَنَ تَڢِيَ عَكَنْ كَتَنْ‌غَرْ بِرْنِنْ، مُتَنٜىٰ سُكَ غَنْشِ سَنْيٜىٰ دَ رِيغُنَنْ نُونَ بَڧِنْ ثِكِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da sarki ya ji maganar macen, sai ya keta tufafinsa, sa'ad da yake wucewa ta kan garun birni. Sai mutane suka gani, ashe, yana saye da rigar makoki a ciki.