2 Kings 6:33 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yana magana da su ke nan, sai ga ɗan aikan ya gangaro wajensa. Sarki kuma ya ce, “Wannan bala’in daga wurin Ubangiji ya fito. Don me zan sa zuciya ga Ubangiji kuma?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُنْ أَلْيَسَعَ بَيْ رُڢٜىٰ بَاكِبَ، سَيْ سَرْكِے يَ إِسُواْ يَثٜىٰ «أَيْ، يَهْوٜىٰهْ نٜىٰ يَكَٰوُاْ مَنَ وَنَّنْ مَسِيڢَ؞ دُوانْمٜىٰ ذَنْسَا ذُوثِيَا غَ يَهْوٜىٰهْ كُمَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yana magana da su ke nan, sai sarki ya iso, ya ce, “Wannan masifa daga wurin Ubangiji ta fito, don me zan ƙara jiran Ubangiji kuma?”