2 Kings 6:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yayinda ɗayansu yake cikin saran itace, sai kan gatarin ya fāɗi a ruwa, sai ya ce, “Kash, ranka yă daɗe, kayan aro ne fa!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ وَنِنْسُ يَكٜىٰ سَارَنْ إِتَاثٜىٰ، سَيْ كَنْ غَاتَرِ نَبَڧِنْ ڧَرْڢٜىٰ يَڢِتَ يَڢَاطَ ثِكِنْ ضُوَ؞ سَيْ مُتُمِنْ يَيِ إِيهُ يَثٜىٰ «وَيُّواْ، مَيْغِدَا! غَاشِ، غَاتَرِنْ نَأَرُواْ نٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma sa'ad da ɗaya daga cikinsu yake saran wani gungume, sai ruwan gatarinsa ya kwaɓe ya fāɗa a ruwa. Sai ya yi ihu, ya ce, “Wayyo, maigida, me zan yi? Abin aro ne.”