2 Kings 7:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya kasance cewa Sarki ya sa dogari wanda ya raka shi wajen Elisha ya tsare ƙofar birnin. Sai mutane suka tattake shi a ƙofar har ya mutu, kamar yadda annabi Elisha ya faɗa sa’ad da sarki ya tafi wurinsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَكَسَنْثٜىٰ ثٜىٰوَ شُوغَبَنْ سُواْجُواْجِ وَنْدَ سَرْكِے يَكٜىٰ دُواْغَضَ عَكَنْسَ سَعَدَّ سُكٜىٰيِنْ مَغَنَ دَ أَلْيَسَعَ، شِينٜىٰ عَكَسَا غَادِنْ ڧُواْڢَرْ بِرْنِنْ؞ سَبُواْدَ يَوَنْ مُتَنٜىٰنْ دَ سُكَ تَارُ عَڧُواْڢَرْ بِرْنِ، عَكَ تُورَشِ ڧَسَا عَكَ تَتَّاكٜىٰشِ حَرْ يَمُتُ، كَمَرْ يَدَّ أَلْيَسَعَ مُتُمِنْ اللَّهْ يَڢَطَا سَعَدَّ سَرْكِے يَتَڢِے دُواْمِنْ يَغَنْشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarki kuwa ya sa dogari wanda ya raka shi wajen Elisha ya tsare ƙofar birnin. Sai mutane suka tattake shi a ƙofar har ya mutu, kamar yadda annabi Elisha ya faɗa sa'ad da sarki ya tafi wurinsa.