2 Kings 7:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Haka kuwa ya kasance, gama mutane sun tattake shi a hanyar shiga, har ya mutu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَكَ كُوَ أَبِنْ يَڢَرُ دَشِ؞ مُتَنٜىٰ سُكَ تَتَّاكٜىٰشِ أَوُرِنْ تَارُوَ عَڧُواْڢَرْ بِرْنِ حَرْ يَمُتُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Haka kuwa ya zama gama mutane suka tattake shi a ƙofar har ya mutu.