2 Kings 7:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
In muka ce, ‘Za mu shiga cikin birni’ yunwa tana can, za mu kuwa mutu. Idan kuwa muka zauna a nan, za mu mutu. Saboda haka, bari mu ƙetare zuwa sansanin Arameyawa mu miƙa kai. Idan suka bar mu da rai, to; idan kuwa suka kashe mu, shi ke nan.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ مُنْثٜىٰ ذَامُ شِغَ ثِكِنْ بِرْنِنْ، يُنْوَ ذَيْ كَشٜىٰمُ أَوُرِنْ؞ عِدَنْ مُنْ ذَوْنَ أَنَنْ ذَامُ مُتُ؞ سَبُواْدَ حَكَ مُتَڢِے مُمِيڧَ كَنْمُ أَ سَنْسَنِنْ يَاڧِنْ سُرِيَاوَا؞ عِدَنْ سُنْبَرْمُ دَرَيْ، تُواْ مَادَلَّ؞ عِدَنْ كُمَ سُنْكَشٜىٰمُ، أَيْ، دَا مَا مُتُوَ ذَامُيِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan mun ce, ‘Bari mu shiga birni,’ yunwa tana birnin, za mu mutu a wurin. Idan kuma mun zauna a nan za mu mutu. Saboda haka bari mu tafi sansanin Suriyawa, idan sun bar mu da rai, za mu rayu, idan kuwa sun kashe mu, za mu mutu.”