2 Kings 8:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai macen ta yi kamar yadda mutumin Allah ya faɗa. Ita da iyalinta suka tafi ƙasar Filistiyawa suka zauna shekara bakwai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَثٜىٰنْ تَتَاشِ تَيِ كَمَرْ يَدَّ مُتُمِنْ اللَّهْ يَڢَطَا مَتَ؞ تَا تَڢِے دَ عِيَلِنْتَ سُكَ ذَوْنَ عَڧَسَرْ مُتَنٜىٰنْ ڢِلِسْتِيَ شٜىٰكَرَا بَݣَويْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai matar ta tashi, ta yi kamar yadda annabi Elisha ya faɗa mata. Ta tafi, ita da iyalinta suka zauna a ƙasar Filistiyawa har shekara bakwai.