2 Kings 8:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sarki kuwa yana magana da Gehazi bawan mutumin Allah, ya ce masa, “Ba ni labarin dukan abubuwan banmamakin da Elisha ya yi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے كُوَ يَسَا غٜىٰهَظِ يَبَاشِ لَابَرِنْ دُكَنْ أَيُّكَنْ بَنْ مَامَاكِنْ دَ أَلْيَسَعَ يَيِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A lokacin kuwa sarki yana tare da Gehazi, wato baran annabi Elisha, ya ce, “Ka faɗa mini dukan mu'ujizan da Elisha ya yi.”