2 Kings 9:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Yehu ya je Yezireyel. Sa’ad da Yezebel ta sami labari, sai ta sha kwalliya ta gyara gashin kanta, ta zauna tana kallo daga taga.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
لُواْكَثِنْ دَ يٜىٰظٜىٰبٜىٰلْ سَرَوْنِيَ مَامَرْ سَرْكِے تَجِ ثٜىٰوَ يٜىٰهُو يَذُواْ يٜىٰظِرٜىٰيٜىٰلْ، سَيْ تَيِ شَاڢٜىٰ شَاڢٜىٰ أَ ڢُسْكَرْتَ، تَڠَرَ غَاشِنْ كَنْتَ، سَيْ تَلٜىٰڧَ تَتَغَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Yezebel ta ji Yehu ya zo Yezreyel, sai ta shafa wa idanunta launi, ta gyara gashin kanta, sa'an nan ta leƙa ta taga.