2 Kings 9:36 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka komo suka faษa wa Yehu, wanda ya ce, โWannan ita ce maganar da Ubangiji ya faษa ta bakin bawansa Iliya mutumin Tishbe. A fili, a Yezireyel, karnuka za su cinye naman Yezebel.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุฏู ุณููู ุฏูุงููุงู ุณููู ฺขูุทูุง ู
ูุณูุ ุณูููููุซูููฐ ยซููููููู ููุซููู ููููู
ูุฑู ุฏู ููููููููฐูู ูููู ุชูุจูุงูููู ุจูุงููููุณู ุงููููููุงุณู ู
ูุชูู
ููู ุชูุดูุจูููฐ ุซูููฐูู โนุงูู ูููููููู ููููฐุธูุฑูููฐููููฐูู ููุฑููููู ุฐูุงุณูุซู ููุงู
ููู ุฌููููู ููููฐุธูููฐุจูููฐููุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka komo, suka faษa masa. Sai ya ce musu, โWannan, ai, faษar Ubangiji, wadda ya faษa ta bakin bawansa Iliya Batishbe, ya ce, โKarnuka za su cinye naman Yezebel a cikin Yezreyel.