2 Peter 1:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gama ya sami girma da ɗaukaka daga Allah Uba sa’ad da murya ta zo masa daga Mafificiyar Ɗaukaka cewa, “Wannan Ɗana ne, wanda nake ƙauna; da shi nake jin daɗi ƙwarai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَسَعَدَّ يَكَرْٻِ غِرْمَ دَ طَوْكَكَ دَغَ وُرِنْ اللَّهْ عُبَا كُمَ مُنَانَنْ أَوُرِنْ، سَعَدَّ مُرْيَرْ اللَّهْ مَيْ طَوْكَكَ مَڢِے غِرْمَ تَنَ ثٜىٰوَ «وَنَّنْ طَانَ نٜىٰ دَ نَكٜىٰ ڧَوْنَ؞ ذُوثِيَاتَ تَنَ جِنْ دَاطِنْسَ ڨُورَيْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Domin sa'ad da Allah Uba ya girmama shi, ya kuma ɗaukaka shi, sai murya ta zo masa daga mafificiyar ɗaukaka cewa, “Wannan shi ne Ɗana ƙaunataccena, wanda nake farin ciki da shi ƙwarai,”