2 Peter 2:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗannan mutane maɓulɓulai ne babu ruwa da kuma hazon da guguwar iska take kora. An shirya matsanancin duhu dominsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنَّنْ مَاسُ ڧَضْيَا سُنَ كَمَ دَ مَٻُٻُّغَرْ ضُوً دَتَبُوشٜىٰ، كَمَرْ حَزُواْ وَنْدَ إِسْكَ تَكَنْ كُواْرَ؞ حَڧِيڧَ اللَّهْ يَا شِرْيَ مُسُ وُرِنْ ذَمَ ثِكِنْ بَڧِنْ دُهُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutanen nan kamar mabubbugen ruwa wadanda suka kafe, ƙasashi ne da iska take kaɗawa. Su ne aka tanada wa matsanancin duhu.