2 Peter 2:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Cikin kwaɗayinsu waɗannan malaman ƙarya za su cuce ku da tatsuniyoyin da suka ƙaga. Hukuncinsu yana a rataye a kansu tun da daɗewa, hallakarsu kuma ba ta barci.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ثِكِنْ ݣُوطَيِنْسُ ذَاسُيِ ڧُواْڧَرِنْ يِنْ رِيبَ عَكَنْكُ دَ مَغَنْ‌غَنُنْ ڧَضْيَا؞ عَمَّا دَيْ تُنْدَ دَطٜىٰوَ أَنْرِغَا أَنْيَنْكٜىٰ مُسُ حُكُنْثِ؞ كُمَ هَلَّكَرْسُ تأَنَانً تَنَ جِضَانْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mahaɗantan malaman nan na ƙarya za su ribace ku da tsararrun labarunsu. An riga an yanke hukuncinsu tun dā, wanda zai hallaka su a shirye yake sosai.