2 Peter 2:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
in har bai ƙyale duniya ta dā ba sa’ad da ya kawo ambaliya a kan mutanenta marasa tsoron Allah, amma ya kiyaye Nuhu, mai wa’azin adalci, da kuma waɗansu bakwai;
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ زَامَانِنْ دَا كُمَ، اللَّهْ بَيْ بَرْ مُتَنٜىٰنْ دَ بَسُ كَسَنْثٜىٰ دَ حَلِنْ اللَّهْ بَ، عَمَّا يَهَلَكَاسُ تَوُرِنْ بَبَّرْ أَمْبَلِيَرْ ضُوَ؞ سَيْ نُوحُ نٜىٰ كَطَيْ مَيْ وَعَظِنْ أَدَلْثِے، تَرٜىٰدَ مُتَنٜىٰ غُدَا بَݣَويْ، سُونٜىٰ اللَّهْ يَكِيَايٜىٰسُ دَغَ بَبَّرْ أَمْبَلِيَرْنَنْ دَ عَكَيِ وَدُونِيَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
tun da yake bai rangwanta wa mutanen tun can dā dā kuma ba, amma ya kiyaye Nuhu mai wa'azin adalci, da waɗansu mutum bakwai, sa'ad da ya aiko da Ruwan Tsufana zuwa a cikin duniyar nan ta marasa bin Allah,