2 Samuel 1:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Dawuda ya kira ɗaya daga cikin mutanensa ya ce, “Je ka kashe shi!” Haka kuwa ya buge shi, ya kuwa mutu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً دَاوُدَ يَثٜىٰ وَطَيَ دَغَ ثِكِنْ سَمَارِنْسَ «جٜىٰ كَسَارٜىٰشِ!» سَيْ سَوْرَيِنْ يَسَارٜىٰشِ يَمُتُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Dawuda ya kira ɗaya daga cikin samarin, ya ce masa, “Ka kashe shi.” Ya dai buge shi, ya mutu.