2 Samuel 1:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Kada a faɗe shi a Gat, kada a yi shelarsa a titunan Ashkelon, don kada ’yan matan Filistiyawa su yi murna don kada ’yan matan marasa kaciya su yi farin ciki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَدَ أَڢَطَا أَ غَتْ، كَدَ عَيِ شٜىٰلَرْسَ عَتِيتُنَنْ أَشْكٜىٰلُوانْ؞ كَدَ یَنْ مَاتَانْ ڢِلِسْتِيَاوَا سُيِ مُرْنَ، كَدَ یَنْ مَاتَانْ أَرْنَ سُيِ ڢَضٍ ثِكِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kada a ba da labarin a Gat, Ko a titin Ashkelon. Kada ku sa matan Filistiyawa su yi murna, Kada ku sa 'yan matan arna su yi farin ciki.