2 Samuel 11:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya umarci manzon ya ce, “Da ka gama yin wa sarki wannan batun yaƙin,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يُواْوَبْ يَثٜىٰ وَطَنْ عَيْكَ «كَڢَطَا وَ سَرْكِے دَاوُدَ دُكَنْ أَبِنْدَ يَڢَرُ عَيَاڧِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce wa manzo, “Bayan da ka gama faɗa wa sarki labarin yaƙin duka, idan sarki ya husata, har ya ce maka, ‘Me ya sa kuka tafi yaƙi kurkusa da garin? Ba ku sani ba za su tsaya a gefen garu daga ciki su yi harbi?