2 Samuel 11:26 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da matar Uriya ta ji cewa mijinta ya mutu, sai ta yi makoki saboda shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ بَتْشٜىٰبَةُ مَاتَرْ عُرِيَ تَاجِ ثٜىٰوَ مِجِنْتَ يَمُتُ، سَيْ تَيِ كُوكَنْ مُتُوَرْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da matar Uriya ta ji labarin mutuwar mijinta, ta yi makoki dominsa.