2 Samuel 11:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan kwanakin makoki suka ƙare, Dawuda ya sa aka kawo ta gidansa, ta kuwa zama matarsa, ta kuma haifa masa ɗa. Sai dai abin da Dawuda ya yi bai gamshi Ubangiji ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ ݣُونَكِنْ كُوكَنْ مُتُوَرْ مِجِنْتَ سُنْ وُثٜىٰ، سَيْ دَاوُدَ يَعَيْكَ عَكَٰوُاْتَ غِدَنْسَ؞ تَا كُوَ ذَمَ مَاتَرْسَ تَحَيْڢَ مَسَ طَا؞ عَمَّا أَعِدَانُنْ يَهْوٜىٰهْ مُوغُنْ أَبُ نٜىٰ دَاوُدَ يَعَيْكَتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da kwanakin makokin suka ƙare, sai Dawuda ya aika aka kawo ta gidansa, ta zama matarsa, ta haifa masa ɗa. Amma Ubangiji bai ji daɗin mugun abin nan da Dawuda ya yi ba.