2 Samuel 12:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dawuda ya roƙi Allah saboda yaron. Ya yi azumi, ya kuma shiga gidansa ya kwana kwance a ƙasa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَاوُدَ يَكَنْيِ ضُواْڧُواْ غَ اللَّهْ دُواْمِنْ طَنْ يَوَرْكٜىٰ؞ دَاوُدَ يَكَنْيِ أَظُمِ، يَشِغَ طَاكِنْسَ يَݣُونْتَ عَڧَسَا دُكَنْ دَرٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dawuda kuwa ya roƙi Allah saboda yaron. Ya yi azumi. Ya shiga ya kwanta a ƙasa dukan dare.