2 Samuel 13:29 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka mutanen Absalom suka yi wa Amnon abin da Absalom ya umarta. Sai dukan sauran ’ya’yan sarki maza suka hau dawakansu suka gudu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَاسُيِ وَ أَبْسَلُوامْ حِدِمَ سُكَ كَشٜىٰ أَمْنُوانْ كَمَرْ يَدَّ أَبْسَلُوامْ يَعُمَرْثٜىٰسُ؞ سَوْرَنْ یَیَ مَذَنْ سَرْكِے كُوَ سُكَتَاشِ دَ غُدُ، كُواْوَ عَكَنْ جَاكِنْ دُواْكِنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Haka kuwa barorin Absalom suka kashe Amnon yadda Absalom ya umarta. Sauran 'ya'yan sarki kuwa suka tashi, kowa ya hau alfadarinsa, ya gudu.