2 Samuel 15:11 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutum ɗari biyu daga Urushalima suka raka Absalom. An gayyace su a matsayin baƙi, suka kuwa tafi cikin rashin sani, ba su san wani abu game da al’amarin ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ أَبْسَلُوامْ يَڢِتَ دَغَ عُرُوشَلِيمَ ذُوَا هٜىٰبْرُوانْ، مُتَنٜىٰ طَرِے بِيُ سُنْ بِيشِ؞ يَغَيَّثٜىٰسُ سُكَبِيشِ ثِكِنْ رَشِنْ سَنِ، بَسُسَنْ أَبِنْدَ أَبْسَلُوامْ يَكٜىٰ شِرِنْ يِبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutum metan waɗanda ya gayyata daga Urushalima suka tafi tare da shi da zuciya ɗaya ba tare da sanin kome ba.