2 Samuel 15:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Ittai ya ce wa sarki, “Muddin Ubangiji yana a raye kuma muddin ranka yă daɗe yana a raye, duk inda ranka yă daɗe sarki zai kasance, ko a yi rai ko a mutu, a can bawanka zai kasance.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا إِتَّيْ يَأَمْسَ وَسَرْكِے يَثٜىٰ «نَا ضَنْڟٜىٰ دَ سُونَنْ يَهْوٜىٰهْ مَيْ رَيْ دَ كُمَ رَنْ سَرْكِے، دُكْ عِنْدَ ذَاكَ تَڢِے، كُواْ أَ مُتُ كُواْ عَيِ رَيْ، نِے بَاوَنْكَ ذَنْبِيكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Ittayi ya amsa wa sarki, ya ce, “Na rantse da zatin Ubangiji da darajar ubangijina, sarki, duk inda za ka tafi ko a mutu ko a yi rai zan tafi.”