2 Samuel 15:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sarki ya kuma ce wa Zadok firist, “Ashe, kai ba mai duba ba ne? Ka koma cikin birnin lafiya, tare da ɗanka Ahimawaz, da kuma Yonatan ɗan Abiyatar. Kai da Abiyatar ku tafi da ’ya’yanku biyu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے يَثِيغَبَدَ مَغَنَ دَ ظَدُواكْ ڢِرِسْتِ يَثٜىٰ «بَكَ غَانٜىٰبَ؟ كُواْمَ ثِكِنْ بِرْنِنْ دَ سَلَمَ تَرٜىٰدَ طَنْكَ أَهِمَعَظْ دَ أَبِيَتَرْ دَ طَنْسَ يُواْنَتَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan sarki ya ci gaba da yi wa Zadok magana, ya ce, “Ka gani, ka koma birni lafiya, kai da Abiyata tare da 'ya'yanku biyu, wato Ahimawaz ɗanka, da Jonatan, ɗan Abiyata.