2 Samuel 15:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yayinda bawanka yake zama a Geshur, a Aram, na yi wannan alkawari, na ce, ‘In Ubangiji ya komo da ni Urushalima, zan yi wa Ubangiji sujada a Hebron.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا لُواْكَثِنْ دَ نَكٜىٰ أَ غٜىٰشُرْ عَڧَسَرْ سُورِيَ، نَايِ ضَنْڟُوَا ثٜىٰوَ عِدَنْ دَيْ يَهْوٜىٰهْ يَكُواْمَرْ دَنِے عُرُوشَلِيمَ، ذَنْيِ مَسَ سُجَّدَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama na yi wa'adi sa'ad da nake zaune a Geshur ta Suriya. Na yi wa'adi cewa, ‘Idan dai Ubangiji ya komar da ni Urushalima zan bauta masa.’ ”