2 Samuel 16:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma sarki ya ce, “Ba ruwana da ku, ku ’ya’yan Zeruhiya. Idan yana la’ana ne domin Ubangiji ya ce masa, ‘La’anci Dawuda,’ wa zai ce, ‘Don me kake haka?’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے يَأَمْسَ يَثٜىٰ «كُو یَیَنْ ظٜىٰرُوِيَ، إِنَا ضُوَنَ دَكُو؟ عِدَنْ يَنَ ذَاغِنَ نٜىٰ سَبُواْدَ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ مَسَ يَذَاغِ دَاوُدَ، تُواْ، وَنٜىٰنٜىٰ يَ إِسَ عَثٜىٰ، ‹دُوانْمٜىٰ كَيِ وَنَّنْ؟› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma sarki ya ce masa, “Ba ruwanku, ku 'ya'yan Zeruya. Idan yana zagi saboda Ubangiji ya sa shi, to, wa ya isa ya ce, ‘Don me kake yin haka?’ ”