2 Samuel 16:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Absalom ya ce wa Hushai, “Ƙaunar da kake nuna wa abokinka ke nan? Me ya sa ba ka tafi tare da abokinka ba?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا أَبْسَلُوامْ يَتَمْبَيٜىٰشِ يَثٜىٰ «ڧَوْنَرْ دَ كَكٜىٰيِ وَ أَبُواْكِنْكَ كٜىٰنَنْ؟ دُوانْمٜىٰ بَكَبِے أَبُواْكِنْكَبَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Absalom ya ce wa Hushai, “Ƙaunar da kake yi wa abokinka ke nan? Me ya sa ba ka tafi tare da abokinka ba?”