2 Samuel 16:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yayinda Sarki Dawuda ya kusato Bahurim, sai ga wani mutumin dangin Shawulu ya fito daga can, sunansa Shimeyi ɗan Gera. Ya fito yana ta la’anta yayinda yake fitowa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ سَرْكِے دَاوُدَ دَ مُتَنٜىٰنْسَ سُكَذُواْ كُسَدَ غَرِنْ بَهُرِمْ، سَيْ وَنِ مُتُمْ يَڢِتُواْ يَنَ تَذَاغِنْسَ؞ سُونَنْ وَنَّنْ مُتُمِنْ شِمٜىٰيِ نٜىٰ، طَنْ غٜىٰرَ، شِ دَنْ‌غِنْ طَالُوتَ نٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da Dawuda ya kai Bahurim, sai ga wani mutum sunansa Shimai, ɗan Gera, daga iyalin gidan Saul, ya fito yana ta zagi.