2 Samuel 17:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Hushai ya ce wa Zadok da Abiyatar, firistoci, “Ahitofel ya ba wa Absalom da dattawan Isra’ila shawara su yi kaza da kaza, amma na ba su shawara su yi haka, su yi haka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
هُشَيْ يَتَڢِے يَڢَطَا وَڢِرِسْتُواْثِنَّنْ ظَدُواكْ دَ أَبِيَتَرْ يَثٜىٰ «غَا إِرِنْ شَوَرَرْ دَ أَهِتُواْڢٜىٰلْ يَبَا أَبْسَلُوامْ دَ دَتَّاوَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞ عَمَّا غَا إِرِنْ شَوَرَرْ دَنِے نَا بَايَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Hushai ya ce wa Zadok da Abiyata, firistoci, “Ga irin shawarar da Ahitofel ya ba Absalom da dattawan Isra'ila, ga kuma irin wadda ni na bayar.