2 Samuel 17:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yanzu sai ku aika wa Dawuda saƙo nan da nan ku ce masa, ‘Kada ka kwana a mashigai cikin hamada; ka tabbata ka haye ba faci, in ba haka ba sarki da dukan mutanensa za su hallaka.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُيِ مَظَا كُعَيْكَ أَڢَطَا وَ دَاوُدَ ثٜىٰوَ كَدَ يَݣُونَ عَبَاكِنْ كُواْغِنْ يُواْدَنْ، عَمَّا كُواْ تَيَيَا يَيِ مَظَا يَڧٜىٰتَرٜىٰ يَشِغَ دَاجِ؞ عِدَنْ بَهَكَبَ ذَاعَ هَلَّكَ سَرْكِے دَ مُتَنٜىٰنْسَ دُكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yanzu sai ka aika da sauri a faɗa wa Dawuda, kada ya kwana a bakin jeji a daren yau, amma ya haye don kada a hallaka shi tare da mutanensa.”