2 Samuel 17:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zan fāɗa masa sa’ad da yake cikin gajiya da karayar zuciya. Zan firgita shi, mutanen da suke tare da shi kuwa za su gudu. Sarki ne kaɗai zan kashe
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَنْ ڢَاطَ مَسَ دَ يَاڧِ أَ لُواْكَثِنْدَ يَغَجِ كُمَ يَكُسَ ڢِدَّ ذُوثِيَا؞ ذَنْ بَاشِ ڟُواْرُواْ سُواْسَيْ حَرْ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْسَ سُوَڟٜىٰ سُبَرْ شِ؞ سَرْكِے دَاوُدَ كَطَيْ ذَنْ كَشٜىٰ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zan fāɗa masa sa'ad da yake cikin gajiya da karayar zuciya, in firgitar da shi. Dukan mutanen da suke tare da shi za su gudu. Shi kaɗai zan kashe.