2 Samuel 17:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dawuda kuwa ya tafi Mahanayim. Absalom kuma ya ƙetare Urdun tare da dukan mutanen Isra’ila.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَاوُدَ يَ إِسُواْ غَرِنْ مَهَنَيِمْ، سَعَدَّ أَبْسَلُوامْ دَ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَ ڧٜىٰتَرٜىٰ كُواْغِنْ يُواْدَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dawuda kuwa ya zo Mahanayim. Absalom kuma da dukan mutanen Isra'ila suka haye Urdun.