2 Samuel 17:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Dawuda ya zo Mahanayim, sai Shobi ɗan Nahash daga Rabba ta Ammonawa, da Makir ɗan Ammiyel daga Lo Debar, da Barzillai mutumin Gileyad daga Rogelim
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ دَاوُدَ يَ إِسُواْ مَهَنَيِمْ سَيْ يَتَرَرْ دَ شُواْبِے طَنْ نَهَشْ وَنْدَ يَڢِتُواْ دَغَ بِرْنِنْ رَبَّهْ نَڧَسَرْ أَمُّوانْ دَ مَكِرْ طَنْ أَمِّيٜىٰلْ دَغَ غَرِنْ لُواْدٜىٰبَرْ دَ كُمَ بَرْظِلَّيْ مُتُمِنْ غِلٜىٰيَدْ دَغَ رُواْغٜىٰلِمْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da Dawuda ya kai Mahanayim, sai Shobi ɗan Nahash daga Rabba ta Ammonawa, da Makir ɗan Ammiyel daga Lodebar, da Barzillai Bagileyade daga Rogelim,