2 Samuel 17:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Hushai ya zo wurinsa, sai Absalom ya ce, “Ahitofel ya ba da wannan shawara. Mu yi abin da ya ce? In ba haka ba, sai ka ba mu ra’ayinka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ هُشَيْ يَذُواْ وُرِنْ أَبْسَلُوامْ، سَيْ أَبْسَلُوامْ يَثٜىٰ مَسَ «غَا شَوَرَرْ دَ أَهِتُواْڢٜىٰلْ يَبَايَرْ؞ مُبِے شَوَرَرْسَ؟ كُواْ كُوَ كَنَدَ وَتَ دَبَمْ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Hushai ya zo, sai Absalom ya ce masa, “Ga shawarar da Ahitofel ya bayar, mu bi ta? Ko kuwa? Kai, me ka ce?”