2 Samuel 18:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ahimawaz ɗan Zadok ya sāke ce wa Yowab, “Ko mene ne zai faru, ina roƙonka bari in bi bayan mutumin Kush nan.” Amma Yowab ya ce, “Ɗana me ya sa kake so ka je? Ba ka da labarin da zai jawo maka lada.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا أَهِمَعَظْ طَنْ ظَدُواكْ يَسَاكٜىٰ ثٜىٰ وَ يُواْوَبْ «كُواْ دَمٜىٰ ذَيْ ڢَرُ، عَبَرْنِ إِنْبِے بَايَنْ مُتُمِنْ ڧَسَرْ إِتِيُواْڢِيَ طِنَّنْ؞» يُواْوَبْ يَثٜىٰ مَسَ «طَانَ، دُوانْمٜىٰ ذَاكَبِے شِ تُنْدَيَكٜىٰ بَاكَدَ وَنِ لَابَرِنْ دَ ذَيْبَاكَ لَادَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ahimawaz ɗan Zadok kuma ya ce wa Yowab, “Ko mene ne zai faru dai, ka bar ni in bi bayan Bahabashen a guje.” Yowab ya ce masa, “Don me za ka tafi, ɗana, tun da yake ba za ka sami lada saboda labarin da za ka kai ba?”