2 Samuel 18:23 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce, “Ko mene ne zai faru, ina so in ruga da gudu.” Sai Yowab ya ce, “Ruga!” Sai Ahimawaz ya sheƙa a guje ya bi ta hanyar fili ya riga mutumin Kush nan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَهِمَعَظْ يَثٜىٰ «كُواْ دَ مٜىٰ ذَيْ ڢَرُ، نِے دَيْ ذَنْ تَڢِے؞» سَيْ يُواْوَبْ يَثٜىٰمَسَ «تُواْ، كَتَڢِے؞» سَيْ أَهِمَعَظْ يَبِے تَهَنْيَرْ دَ تَرَڟٜىٰ تَڢِيلِ، حَرْ يَوُثٜىٰ مُتُمِنْ ڧَسَرْ إِتِيُواْڢِيَ طِنَّنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ahimawaz ya ce, “Duk dai abin da zai faru, zan tafi.” Sai Yowab ya yardar masa ya tafi. Sa'an nan Ahimawaz ya sheƙa, ya bi ta hanyar fili, ya wuce Bahabashen.