2 Samuel 18:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai mai tsaron ya ga wani mutum yana zuwa a guje. Sai ya tā da murya ya kira mai tsaron ƙofa ya ce, “Duba, ga wani mutum kuma yana gudu shi kaɗai!” Sarki ya ce, “Shi ma yana kawo labari mai daɗi ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ طَنْ سِنْتِرِ يَسَاكٜىٰ غَ وَنِ مُتُمْ يَنَ غُدُ شِ كَطَيْ، سَيْ يَكِرَا مَيْغَادِنْ ڧُواْڢَرْ بِرْنِنْ دَيَكٜىٰ عَڧَسَا، يَثٜىٰ مَسَ «دُوبَ! غَا وَنِ مُتُمْ كُمَ يَنَ ذُوَا دَ غُدُ!» سَرْكِے يَأَمْسَ يَثٜىٰ «وَنَّنْ مَا يَنَ كَٰوُاْ لَابَرِ مَيْ دَاطِے نٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mai tsaron kuma ya ga wani mutum yana zuwa shi ma a guje, sai ya ta da murya wajen mai ƙofar garin, ya ce, “Ga wani mutum kuma yana zuwa a guje!” Sai sarki ya ce, “Shi ma labari yake kawowa.”