2 Samuel 18:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ga mutumin Kush ya iso ya ce, “Ranka yă daɗe sarki, ka ji labari mai kyau! Ubangiji ya cece ka yau daga dukan waɗanda suka tayar maka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْغَا مُتُمِنْ إِتِيُواْڢِيَ نَنْ يَ إِسُواْ يَثٜىٰ «رَنْكَيَدَطٜىٰ، سَرْكِے! غَا لَابَرِ مَيْ دَاطِے! يَوْ يَهْوٜىٰهْ يَاكُٻُتَرْ دَكَيْ دَغَ حَنُّنْ دُكَنْ مَاسُ غَابَادَكَيْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ga Bahabashe ya iso, ya ce, “Abishirinka, ya ubangijina, sarki, gama a wannan rana ta yau Ubangiji ya cece ka daga hannun waɗanda suka tayar maka.”