2 Samuel 19:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Abishai ɗan Zeruhiya ya ce, “Bai kamata a kashe Shimeyi saboda wannan ba? Ya la’anci shafaffe na Ubangiji.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ أَبِشَيْ طَنْ ظٜىٰرُوِيَ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «يَا كَمَاتَ عَكَشٜىٰ شِمٜىٰيِ دُواْمِنْ يَذَغٜىٰكَ، كَيْ سَرْكِنْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَكٜىٰٻٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Abishai ɗan Zeruya kuwa ya ce, “Ya kamata a kashe Shimai gama ya zagi wanda Ubangiji ya zaɓa ya zama sarki.”