2 Samuel 19:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mefiboshet ya ce wa sarki, “Bari yă ɗauki kome, yanzu da ranka yă daɗe, sarki ya dawo gida lafiya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مٜىٰڢِبُواْشٜىٰتْ يَثٜىٰ «رَنْكَيَدَطٜىٰ، أَ مَا بَرْ وَ ظِبَ دُكَ؞ تُنْدَ كَدَاوُاْ لَاڢِيَ، وَنَّنْ مَا يَ إِشٜىٰنِ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mefiboshet ya ce wa sarki, “A ma bar masa duka ya mallaka, ni dai tun da ubangijina, sarki, ya komo gida lafiya, to, alhamdu lillahi.”