2 Samuel 2:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Abner ya kira Yowab ya ce, har abada ne māshi zai yi ta hallakarwa? Ba ka sani cewa ƙarshen zai zama da ɗaci ba. Sai yaushe za ka umarci mutanenka su daina fafaran ’yan’uwansu?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَبْنٜىٰرْ يَطَغَ مُرْيَ يَثٜىٰ وَ يُواْوَبْ «ذَامُ ثِيغَبَدَ يَاڧِ دَ جُونَنْمُ حَرْ أَبَدَا نٜىٰ؟ كَيْ مَا كَا سَنْ ثٜىٰوَ عَڧَرْشٜىٰ وَنَّنْ ذَيْ كَٰوُاْ بَڧِنْ ثِكِ نٜىٰ كَوَيْ؞ يَوْشٜىٰ ذَاكَ ڢَطَا وَسُواْجُواْجِنْكَ سُدَيْنَ بِنْ یَنْعُوَنْسُ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Abner kuwa ya kira Yowab, ya ce, “Har abada ne takobi zai hallakar? Ba ka sani ba ƙarshen zai yi ɗaci? Sai yaushe za ka umarci mutanenka su daina runtumar 'yan'uwansu?”