2 Samuel 2:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan mutanen Yahuda suka zo Hebron, a can kuwa suka naɗa Dawuda sarkin Yahuda. Sa’ad da aka gaya wa Dawuda cewa mutanen Yabesh Gileyad ne suka binne Shawulu,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً مُتَنٜىٰنْ يَهُودَ سُكَذُواْ وُرِنْ دَاوُدَ أَ هٜىٰبْرُوانْ سُكَ نَطَشِ سَرْكِنْ غِدَنْ يَهُودَ؞ عَكَ ڢَطَا وَ دَاوُدَ ثٜىٰوَ مُتَنٜىٰنْ يَبٜىٰشْ غِلٜىٰيَدْ نٜىٰ سُنْ بِنّٜىٰ طَالُوتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutanen Yahuza kuwa suka zo, suka naɗa Dawuda da man naɗawa domin ya zama Sarkin Yahuza. Da Dawuda ya ji labari mutanen Yabesh-gileyad, sun binne Saul,

Recommended Reading