2 Samuel 20:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mu ne masu salama da kuma amintattu na Isra’ila. Kana ƙoƙari ka hallaka birnin da yake uwa a Isra’ila. Don me kake so ka hallakar da gādon Ubangiji?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نِے إِنَ ثِكِنْ مَاسُ نٜىٰمَنْ سَلَمَنٜىٰ دَ مَاسُ أَمِنْثِ عَڧَسَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞ عَمَّا كَيْ كَنَ نٜىٰمَ كَرُشٜىٰ بِرْنِنْ دَتَكٜىٰ كَمَرْ مَامَا غَ إِسْرَٰٓءِيلَ؞ دُوانْمٜىٰ كَكٜىٰسُواْ كَهَلَّكَ غَادُوانْ دَيَكٜىٰ نَ يَهْوٜىٰهْ ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Garinmu lafiyayye ne, amintacce ne kuma a cikin Isra'ila. Me ya sa kake so ka hallaka garin? Kana so ka rushe abin da yake na Allah?”