2 Samuel 20:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka dukan mutane Isra’ila suka bar Dawuda don su bi Sheba ɗan Bikri. Amma mutanen Yahuda suka kasance a wurin sarki tun daga Urdun har zuwa Urushalima.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَ بَرْ دَاوُدَ، سُكَ جُويَا سُكَبِے شٜىٰبَ طَنْ بِكِرِ؞ عَمَّا مُتَنٜىٰنْ يَهُودَ سُكَ مَنّٜىٰوَ سَرْكِنْسُ سُكَ تَڢِے تَرٜىٰ دَشِ تُنْدَغَ كُواْغِنْ يُواْدَنْ حَرْ ذُوَا عُرُوشَلِيمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai dukan Isra'ilawa suka janye jiki daga wurin Dawuda, suka bi Sheba, ɗan Bikri, amma mutanen Yahuza suka manne wa sarki tun daga Urdun har zuwa Urushalima.