2 Samuel 21:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗannan huɗu zuriyar Rafa ne a Gat, suka kuwa mutu ta hannu Dawuda da mutanensa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنَّنْ مُتَنٜىٰ حُطُ دَغَ ذُرِيَرْ ڧَتِّنْ مُتَنٜىٰ نَ غَتْ نٜىٰ؞ أَنْ كَشٜىٰسُ كُمَ تَهَنُّنْ دَاوُدَ دَ مَاسُ يِمَسَ حِدِمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗannan gwarzaye huɗu sun fito daga zuriyar gwarzayen Gat ne. Dawuda da mutanensa suka kashe su.